26/05/2026
Masha Allah
Pantami ya koma jam'iyyar PDP don yin takarar Gwamna a Gombe
Karin bayani :
https://shorturl.at/le3qp
Me za kuce?
Wannan shafi ne mai Zaman kansa, an Samar dashi ne Domin Samar da ingantattun labaran wasanni na gida Dana kasashen waje.
26/05/2026
Masha Allah
Pantami ya koma jam'iyyar PDP don yin takarar Gwamna a Gombe
Karin bayani :
https://shorturl.at/le3qp
Me za kuce?
26/05/2026
Masha Allah
Tsohon Ministan Sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami ya yi nasarar ne lokacin zaɓen fitar da ƴantakara da aka yi yau a jihar Gombe.
Shugaban kwamitin zaɓe na PDP, Hon Gregory Yenlong ne ya ayyana fitaccen malamin addinin a matsayin ɗantakara ɗaya tilo.
Ƙarin bayani - https://bbc.in/4v8X6uP
26/05/2026
alhamdulillah alhamdulillah Allah mun gode maka
in sha Allah malan sai yaci Gabnan Gombe
16/05/2026
salam dd sunan Allah mai Jin Kai Allah Ka bamu Sa'a
Duk Mutumin da yace maka Kada Ka zafe su to bame Neman ci gaban Nigeria ne ba
in sha Allah sai sun mulki Nigeria kuma in sha Allah sune zasu kyara kasan nan
26/03/2026
Sarkin Dabbobin Kasar Hausa
01/03/2026
In sha Allah sai Iran tayi nasara a wannan yakin