15/08/2026
Masha Allah
Kannywood tv
15/08/2026
Masha Allah
Muna karbar Duka fa
Kayi hakuri
Tijjani asase
Musa Mai Sana,a
13/08/2026
Amal motion picture present
LOVE 💕 and FATE
ALAQA Web series
13/08/2026
Tun Da Na Auri Adam A. Zango Aka Rika Kulla Min Sharri Iri Daban-Daban - In Ji Maimuna Musa tsohuwar matar Adam A. Zango
Maimuna ta ce, zancen gaskiya ba batun gwajin jini ne ya yi sanadin mutuwar aurenta da Adamu Zango ba.
Ta jaddada cewa tun kafin su yi aure sun yi gwaji kuma s**a nemi shawarwarin likitoci.
Ta ce, auren ya mutu ne sakamakon abubuwa daga dangi da masu sharrance sharrance da aka nemi ƙala mata.
Ta ƙara da cewa, wasu na ta yaɗa ƙarerayi ciki har da cewa wai ta je Saudiyya tana yi wa mahaifiyar Adamu Zango adduʼar Allah ya sa ta rasu, wasu sun ce, wai ta ce sai ta musguna wa ƴarsa Murjanatu, wasu kuma s**a ce ma wai maza take bi.
Maimuna ta jaddada cewa, ta yi duk mai yiwuwa da bin duk wata hanya don ganin an samu daidaito kar aurensu ya mutu amma abin bai yiwu ba.
Amma ta ce, duk waÉ—annan sharruka da aka yi mata ta bar wa Allah ya yi mata sakayya.
Me Za Ku Ce?
Ku Shiga Arewa Trends Don Samun Ingantattun Labarai
wata shida