15/06/2026
Kafin Brighton & Hove Albion FC ta ɗauki Yohanna Zadok, Newcastle United ce ƙungiyar da ta fara gabatar da tayin Yuro miliyan 24 akan matashin ɗan wasan (ɗan asalin jihar Bauchi) 🇳🇬.
Yayin da Brighton ta shiga cinin tattaunawar daga baya, inda ta fara neman amincewar ɗan wasan gaban (kafin tunkarar AIK Stockholm) 🇸🇪.
Inda tayi nasarar doke Newcastle United 🏴 kan matashin ɗan wasan mai laƙabin Mahrez.
📸 Sports News Hausa Nigeria Super Eagles @
13/06/2026
wadannan sune jerin yan kasar nigeria🇳🇬 wanda suke wakiltar wasu kasar
13/06/2026
🚨🇿🇦 South Africa goalkeeper Ronwen Williams cried out over lack of support from other African countries during their World Cup game with Mexico:
🗣️ “Africans have always supported other African countries in every World Cup tournament, but I can’t figure out why our own case is different. Many Africans supported Mexico, not us, the South Africans. We almost shed tears, but it’s truly sad.”
news Hausa
27/05/2026
𝐍𝐈𝐆𝐄𝐑𝐈𝐀𝐍 𝐏𝐑𝐎𝐒𝐏𝐄𝐂𝐓 𝐂𝐎𝐍𝐓𝐍𝐔𝐄𝐒 𝐂𝐀𝐑𝐄𝐄𝐑 𝐈𝐍 𝐄𝐔𝐑𝐎𝐏𝐄 🇳🇬➡️🇧🇾
Talent, hard work and determination continue to open doors for young Nigerian footballers, and one name steadily making progress is Muhammad Jawwad.
The energetic and skillful left-back currently plays for FC Isloch Minsk Raion in Belarus, where he continues to develop into one of the promising Nigerian defenders abroad.
Known for wearing the No. 3 shirt, Jawwad combines defensive discipline, pace, composure and attacking support from the left flank.
Before moving abroad, Muhammad Jawwad featured in the KSCD YOCA competition with Shooting Stars of Rigasa, Kaduna, where he played a vital role for the team. His performances, consistency and commitment made him one of the standout players during the tournament.
With his talent, experience, fighting spirit and dedication to the game, Jawwad continues to inspire many young footballers from the grassroots level.
Rigasa can proudly celebrate one of its own making strides in European football.
Muhammad Jawwad — A Star on the Rise ⭐⚽
Sports News Hausa
22/04/2026
Rahotanni sun nuna cewa ƙungiyar ta gaza samar da tsaro mai inganci a filin wasa, abin da ya bai wa wasu damar kutsawa inda aka haramta shiga.
Haka zalika an hukunta Kano Pillars bisa hana magoya baya shiga kallon wasan ta na tsawon wasa uku.
Inda wasa ɗaya daga cikinsu zai kasance a wannan kakar, yayin da sauran biyun za su kasance a farkon kakar wasa mai zuwa.