02/03/2026
๐๐๐ค๐จ๐ง ๐๐ ๐๐ณ๐ข๐ฒ๐ฒ๐ ๐๐๐ ๐ ๐๐๐ ๐จ๐ซ๐๐ง ๐ฆ๐ฎ.
๐๐ฎ๐ฆ๐ ๐๐ก๐ฎ๐ ๐๐๐๐ง ๐ฆ๐ฎ.
๐๐ฅ๐ก. Abubakar Abubakar jinjiri yana mika sakon ta a ziyyar sa zuwa ga familin ๐๐ฎ๐ก๐๐ฆ๐ฆ๐๐ ๐๐๐ฐ๐๐ง (๐๐๐๐๐ง๐)
Wanda Allah yayi masa Rasuwa yau dinnan bayan fama da doguwar jinya daga Qarshe Allah yayi masa chikawa.
Yana yimasa Addu'a akan Allah yayi masa rahama.
Allah yasa Aljannah ce makomar sa.
Ya kara da cewa wannan rashin da akayi ba iyaka familin din sa kadai akayiwa ba.
Harda sauran Al,ummar Nguru dama jahar Yobe baki daya duk wannan rashin ๐๐ฎ๐ก๐๐ฆ๐ฆ๐๐ ๐ฅ๐๐ฐ๐๐ง ya shafe su.
Domin Mutunne wanda yake taimakawa Jama'a wajan Basu Magani domin ceto rayuwar su.
Sannan yana baiwa yan uwan sa da abokanan sa Hakuri na rashin sa.
Duk wani mai rai dole sai yakoma ga mahalin cin sa.
Allah yakara masu Hakuri da dangana
Allah yasa idan tamu tazota muchika da kalmar shahada.
Albarkar Watan Ramadan.
Abubakar Suleiman Yobe.
Mai Rubutu na musamman a tafiyar AAJ
02-03-2026
28/06/2025
Wakilin gaskiya da rikon amana Tzz alkairi ne.
Zamuyi siyasa zamuyi zabe Kuma zamuyi nasara da yardar Allah.
Lokaci kawai muke jira.
Bamu tabayin Rep din da muka samu chigaba a mulkin saba kamar tzz.
Idan Kuma akwai Shi sai afadamana.
25/06/2025
Idan ana Dara fidda uwa akeyi.
Abin Alkairin da Hon Tijjani zannah zakariya yakawo Jama,ar dayake mulka allah yayi yawa dashi fatanmu ako yaushe allah yabashi ikon chigaba da taimakawa jama,a
Tabbas Tzz yanada kokari sosai matsalar dayace bashida wakilai nagari.
Amman yanayin iyaka bakin kokarin sa wajan ganin yakawowa yankin sa aikin chigaba wani abin wlh wakilan sane suke jamasa zagi da batanci agun al,umma.
Wanda nasan suna kulawa tsakani da allah akan wakilchin tzz basu wuce mutane uku ba.
1- Hon. Talba Kachalla yana da kokari wajan sauke nauyin al,umma.
2- Engr maisaje Ali yusufari
3- Hon. Kyari Garkuwa Nguru yanada kokari wajan tsayawa yaga yakira Duk Wanda allah yasa yanada rabo achiki.
4- Hon Umar Adams jajir taccene wajan ganin kowa yasamu sabon sa.
5- Modu Dauda Nguru yana da kokarin sauke yauyin da yarataya awuyan,sa.
Wlh. Duk guntayan sai ahankali wajan ganin wakilcin tzz yatafi lafiya.
20/05/2025
Allah yasakawa Tijjani Zannah zakariya
Da gidan Aljannah.
Tabbas yayi abin da ba'ataba yin wani rep a zone ( ce) kamarsa ba.
Sabida yaka wowa jamar
DA KARASUWA aiyukan chigaba sosai.
Allah yayi maka jagora
Allah yabaka ikon chigaba dakyautatawa jama'a
08/05/2025
Aikin kamfani ya samu a Abuja ta hannu wani kawunsa, abin da za a riฦa biyansa a wata โฆ180k na salary. Ya zo gida ya yi albishir, aka sanya masa albarka.
Da ya je wurin abokansa, sai s**a fara kashe masa gwuiwa, wai Abuja? Garki Area 3, kuma โฆ180k? Nawa โฆ180k za ta maka a wata a rayuwar Abuja? Na wa za ka ci, na wa za ka ajiye? Nawa za kake biyan kuษin lodge da transport?
Ya ji gwuiwarsa ta yi sanyi, ya ce ya haฦura. Ba a fi sati 2 ba ya zo ya tarar suna gulmarsa, "wai mutumin nan ne zai je Abuja, mu kuwa muna zaune a nan... bla, bla... kalmomi masu cike da habaici da hassada".
Ya juya yana hawaye baฦin ciki, bayan ya rejecting offer sanadiyyar shawarar da s**a ba shi, yanzu kuma ya dawo ya ji suna habaici da hassada.
Kada ta taษa furta shirinka, ko ci gabanka har sai komai ya kammala. Ba kowacce fuska ce dake murmushi a gabanka ba ce ta soyayya. Kuma ido gaskiya ne!
Kana da manufa?
Ka san ina ka dosa?
Bakinka alekun!
Duk wani sirri da ya bar cikinka, ba sirri ba ne. Sanin sirrinka sai ga wanda zai taya ka cimma manufarka da burinka.
Abubakar Suleiman Yobe
08/05/2025
Ta yaya zaka dinga samun kudi a Facebook kamar yadda wasu suke samu kuma suke dogara dakan'su har suke taimakon jama,a.?
Wanda nima ina daya daga chikin wanda suke samun kudi ta Facebook.
Insha Allah zanyi video ta wannan sabon page din nawa.
Domin na nuna maku ta yadda zakufara samun kudin halal dinku ta Facebook.
Batare da kasaka ko sisi ba.
https://www.facebook.com/share/16dgNU3qfP/
07/05/2025
Diyawa daga chikin mutane basa son chigaban naka da Su.
Ko menene da lili?